![]() |
Najeriya a YauAuthor: Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke aukar hankali a lamuran yau da kullum. Language: ha Genres: News, News Commentary, Politics Contact email: Get it Feed URL: Get it iTunes ID: Get it |
Listen Now...
Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Kasa Kiranye
Monday, 24 March, 2025
Send us a textMulkin demokradiyya kamar yadda Hausawa ke cewa ‘yancin dan adam.A lokacin da ta baka damar tsayawa don a zabe ka kan wani mukami, kazalika ta baka damar zaben wanda kake so ya shugabance ka kuma ya wakilce ka.Wani abun da demokradiyyar ta baiwa alumma dama a kai kuma shine na yin kiranye ga wakilan da suka zaba musamman idan wadannan wakilan basa biya musu bukatun da suka tura su a kai.Tuni dai alummar kogi ta tsakiya suka fara kada kuri’un kiranye ga sanatar da suka aike ga majalisar dattawa bisa dalilai nasu na kashin kan su.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna ne kan matakai da sharuddan da ake cikawa don yin kiranye ga ‘yan majalisa.