![]() |
Najeriya a YauAuthor: Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke aukar hankali a lamuran yau da kullum. Language: ha Genres: News, News Commentary, Politics Contact email: Get it Feed URL: Get it iTunes ID: Get it |
Listen Now...
Yadda Raguwar Maniyyatan Najeriya Ke Tasiri Ga Aikin Hajji
Monday, 27 April, 2026
Send us Fan MailA kwanakin nan ana samun raguwar kujerun maniyyata aikin Hajji daga Najeriya, abin da ya jawo fargaba ga masu shirin zuwa kasa mai tsarki da kuma masu hidimar su. A da, Najeriya na samun kujeru sama da dubu casa’in daga gwamnatin Saudiyya, amma cikin shekaru kadan da suka gabata adadin ya ragu zuwa kusan dubu sittin da biyar. Ko yaya kara raguwar kujerun maniyyatan Najeriya ke kara tasiri ga Najeriya?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokacin zai yi duba a kai.













