![]() |
Najeriya a YauAuthor: Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke aukar hankali a lamuran yau da kullum. Language: ha Genres: News, News Commentary, Politics Contact email: Get it Feed URL: Get it iTunes ID: Get it |
Listen Now...
Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?
Sunday, 26 October, 2025
Send us a textTun bayan sauya hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ne dai mutane da dama keta tofa albarkacin bakinsu, yayin da wasu ke ganin hakan zai taimaka wajen yaki da rashin tsaro, wasu kuwa na ganin duk jama’ar ja ce.Shin ko sauya hafsoshin tsaro zai kawo karshen fargaban da al’umma ke yi?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.








