![]() |
Daga Laraba
Shiri ne da ke tattaunawa mai zurfi a kan batutuwan da suka shafi al'umma kai-tsaye, da nazari a kan tasirin da za su iya yi, da nemo hanyar magance ko kauce wa illolin da za su iya hifarwa bayan jin ta-bakin wadanda abin ya shafa. Language: ha Genres: News, News Commentary, Society & Culture Contact email: Get it Feed URL: Get it iTunes ID: Get it |
Listen Now...
Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?
Tuesday, 31 March, 2026
A cikin ‘yan shekarun nan, batun garkuwa da mutane ya zama babban kalubale ga tsaro a Najeriya da wasu ƙasashen duniya. Lokacin da mutane suka fada hannun masu garkuwa, iyaye da ‘yan uwa sau da yawa suna fuskantar babban zabi mai wahala: biyan kudin fansa don sakin wanda aka sace ko tsayawa da kafafun tsaro har zuwa samun taimakon hukumomi.Shin ko ya kamata alumma su cigaba da biyan kudin fansa idan an yi garkuwa da ‘yan uwansu?Wannan shine batun da shirin Najriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a akai.










